Abuja
Shugaban kungiyar lauyoyin Najeriya ta NBA, Yakubu Maikyau ya bayyana cewa kwata-kwata babu batun auren jinsi a yarjejeniyar kamar yadda wasu ke yadawa.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ibrahim Masari ya yi martani kan yarjejeniyar Samoa ya ce ya kamata a rinka yin adalci ga wadanda ake so da wadanda ba a so.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya jajantawa Ministar kasuwanci da masana'antu, Doris Uzoka-Anite game da rasuwar mahaifiyarta mai suna Victoria Immaculata Uzoka.
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya bayyana cewa ambaliyar ruwa da matsalar sufuri ce ta assasa karuwar layikan mai a babban birnin tarayya da wasu jihohi.
Shugaban alkalan Najeriya, Mai Shari'a, Olukayode Ariwoola ya shirya rantsar da sababbin alkalan Babbar Kotun Tarayya guda 12 a ranar Laraba 10 ga watan Yulin 2024.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake zama shugaban kungiyar ECOWAS karo na biyu a babban taron kungiyar na 65 da ya gudana a Abuja.
Fitaccen lauya a Najeriya Inibehe Effiong ya yi magana kan yarjejeniyar Samoa inda ya ce akwai lauje cikin nadi game da tsare-tsaren da suke ciki.
Sanata Shehu Sani yayi kira ga Shugaba Tinubu da ya hanzarta janye yarjejeniyar Samoa saboda cike take da sharuddan shaidanci. Yace har sauran shugabannin Afrika.
An kaddamar da wasu gidajen man CNG da kamfanin NNPC ya gina a Abuja, a wani bangare na gidajen man CNG 12 da aka kaddamar a lokaci daya a Legas da Abujan.
Abuja
Samu kari