Abuja
Majalisar dattawan Najeriya ta yanke hutun babbar sallah da ta dauka domin tattauna manyan abubuwan da suka shafi tsarin kasa da lamuran zabe a yau Alhamis.
Yayin da 'yan Najeriya ke ta wayyo-wayyo saboda tsananin rashi da hauhawar farashi, an gano fadar shugaban kasa ta sayi tayoyin mota na miliyoyin Naira.
Wata babbar da ke zamanta a Gwagwalada, Abuja ta yiwa sanatan bogi, Tom Makwe daurin shekara biyu bayan kama shi da laifi damfara ta kafar intanet.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani bayan kisan Farfesa Yusuf da Birgediya Janar Harold a Abuja. Ya fadi mafita kan matsalar yan bindiga.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa game da rasuwar Etop Essien, mataimakin kwanturola mai kula da harkokin kudaden shiga a hukumar kwastam ta Najeriya (NCS).
A yau Litinin babban jami'in kwastam, Etop Andrew Essien ya fadi ya mutu a majalisar wakilai. Legit ta tattaro muku manyan abubuwa uku da ya kamata ku sani a kansa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron FEC bayan makonni shida, SGF da shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin Najeriya sun halarci zaman yau Talata.
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
Rundunar sojojin Nigeria ta ƙaryata rade-radin cewa tana daukar Musulmai masu tsattsauran ra'ayi aikin soja kamar yadda ake yadawa cewa suna kare addinin Musulunci.
Abuja
Samu kari