Abuja
Abuja - Ma'aikatar kudin Najeriya ta yi watsi da labaran cewa hedkwatarta dake birnin tarayya Abuja ya kama da wuta da safiyar Laraba, 23 ga watan Febrairu, 202
Rahoton da ke iso a safiyar yau dinnan na cewa, wani gini a ma'aikatar kudi ta tarayya ya kama da wuta. An ce an ga jami'an kashe gobara sun tunkari wurin domin
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara yaba wa kansa inda ya ce in baya ga ya sanya hannu, da yanzu ba a kammala ayyukan hanyoyin Legas zuwa Ibadan ba, da yanz
Wata kotu a Abuja ta amince hukumar NDLEA ta ci gaba da ajiye wasu mutum biyu da ake zargin abokan harkallar Abba Kyari ne. Za a bincike su na tsawon kwana 14.
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta kama wasu kudin jabu a tsabarsu da suka kai $4.7 miliyan a Abuja, an mika shi hukumar EFCC da ke garinAbuja.
Jakadan kasar Kenya a Najeriya, Wilfred Machage ya riga mu gidan gaskiya. Ya yanke jiki ya fai ne bayana kammala cin abinci rana kuma na garzaya da shi asibiti.
Yanzu haka kusoshin Najeriya har da Shugaba Muhammadu Buhari da tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Jonathan sun taru a International Conference Centre da ke Abu
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC a 2023, Dr Ibrahim Bello Dauda, ya koka kan rashin kwazon da APC ta yi a zaben kananan hukumomi da aka yi a
Nathaniel Ikyur, babban sakataren watsa labarai na Samuel Ortom, gwamnan Jihar Benue, ya ce mai gidansa bai tsani Shugaba Muhammadu Buhari ba. Da ya jawabi a ra
Abuja
Samu kari