Abuja
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Gwamnatin tarayya a jiya ta sanar da cewa nan babu dadewa za ta bayyana sunayen wadanda suka kai farmakin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna da ya gigita jama'a.
Ya zama abun azabtarwa da hashin hankali ga iyalan da 'yan bindiga sukayi awon gaba da 'yan uwansu a harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a watan da ya gabata.
Jami’an ‘yan sandan Abuja sun kama wasu ‘yan bola jari 98 da aka fi sani da bisa laifin sata, tare da bayyana cewa Abuja ba ta zaman kowa da kowa bace haka kawa
Wani babban jigo a Najeriya kuma tsohon babban mashawarci ga shugabannin ƙasa biyu da suke shuɗe, Injiniya Makoju, ya kwanta dama a babbam birnin tarayya, Abuja
Wasu jerin bidiyoyi da jaridar HumAngle ta samu na farmakin da 'yan ta'adda suka kai wa jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga watan Maris ya bayyana.
Wasu tsagerin ‘yan bindiga sun kai hari a yankin Gwagwalada da ke Abuja, inda suka harbe shugaban kungiyar Miyyetti Allah (MACBAN), Adamu Aliyu, har lahira.
Bayan mako daya da korar Sheikh Nuru Khalid a matsayin babban limamin masallacin 'yan majalisu na kwatas din Apo da ke Abuja, an cigaba a sallar Juma'a a wurin.
A ranar Asabar, Sifeto Janar na yan sandan Najeriya, IGP Usman AlkaliBaba, ya sake komawa sintiri babban titin Abuja-Kaduna domin duba jami'an tsaron da ya zuba
Abuja
Samu kari