Abuja
Hadimar shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin yada labarai, Lauretta Onochie, ta yi magana kan korarren limamin masallacin Apo da ke Abuja, Sheikh Khalid.
Tsohon babban limamin masallacin Apo da ke Abuja, Sheikh Muhammad Nuru Khalid, ya ce korarsa da kwamitin gudanarwa na masallacin ya yi, wata sadaukarwa ce.
Abuja - Limamin Masallacin da aka kora a rukunin gidajen yan majalisu dake birnin tarayya Abuja, Sheikh Nuru Khalid, ya samu sabon limanci a masallacin Juma'a.
Ɗan takarar shugabancin kasa Farfesa Christopher Imumolen, ya soki dakatarwa da korar babban limamin masallacin Apo Legislative Quarters a Abuja, Shiekh Muhamma
Wasu 'yan bindiga sun sake kai hari wani yankin Kaduna, sun sace wasu mutane 22 a wani rahoton 10. Sun bi gida-gida ne domin sace maza tare da matansu a yankin.
Shugaban kwamitin masallacin, Sanata Sa'idu Muhammad Dan Sadau ya ce sabon matakin ya biyo bayan dakatarwar da aka yi wa Sheikh Khalid din ne a ranar Asabar.
An dakatar da Sheikh Nuru Khalid a matsayin babban limamin masallacin Juma’a na Apo da ke Abuja sakamakon wa’azin da ya yi a kan gwamnati mai mulki a yanzu.
Sheikh Nuru Khalid ya gamu da fushin 'yan kwamitin masallaci, inda suka dakatar dashi saboda fadin abin da ya saba da abin da ransu ke son ji. 'Yan Najeriya sun
'Yan Najeriya sun yi martani kan dakatar da Sheikh Nura Khalid da aka yi daga limancin Masallacin Apo da ke Abuja. An dakatar da Nura ne kan caccakar Buhari.
Abuja
Samu kari