Abuja
Rundunar yan sandan Najeriya ta Abuja ta ce tana bincike kan kashe wani mutum da aka yi bisa zargin yin batanci a ranar Asabar a unguwar Lugbe a Abuja. Hakan na
Lugbe, Abuja - Wasu matasa a ranar Asabar sun hallaka wani dan kungiyar Bijilante kan zargin kalaman batanci ga Manzon Allah (SAW) a birnin tarayya Abuja..
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Mallam Muhammed Bello, ya umarci hukumomin tsaro su damƙe ko waye ya zo neman a saki me aika ta babban laifi a Abuja.
Wani magoyi bayan 'dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP,Atiku Abubakar, wanda ba a riga an gano ko waye ba ya yanke jiki ya fadi a sakateriyar PDP.
Yan sanda a Abuja a safiyar ranar Laraba 1 ga watan Yunin 2022, sun ceto mutane hudu daga mabuyar masu garkuwa a Dutsen Dudu a unguwar Kuje sun kuma lalata mabo
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annadi EFCC ta na neman wani toshon ɗan majalisar tarayya ruwa a jallo bisa tsallake beli da kauce wa sharia
Wani 'dan Najeriya mai shekaru 36 da ke zaune a Italy, Nwakanma Uche, ya kasayar da sunkin kwayar heroin guda 95, bayan jami'an NDLEA sun tistiye shi a Abuja.
Sama da yan babur 100 da aka fi sani da Okada a birnin tarayya sun dira rukunin gidajen Gidajen Same Global dake unguwar Kabusa don rama kisan abokan aikunsu 2.
Kaduna - Mazauna garuruwa uku dake hanyar Abuja zuwa Kaduna sun mika kokon bararsu ga Gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna kada ya tayar da su daga muhallansu
Abuja
Samu kari