Abuja
Shugaban marasa rinjaye na majlisar wakilan Najeriya, Ndudi Elumelu, yayi kira ga abokan aikinsa da su kiyayi Abuja a yayin hutunsu saboda halin tsaron kasar.
Yan kasuwar Man Fetur sun bayyana cewa mai yuwu indai baa samu wata hanya ba, layin Man Fetur zai dawo sabo a babban birnin tarayya Abuja domin direbobi sun Ja
Abuja - A daren ranar Talata wasu jami’an sojojin Najeriya da suka hada sojin ruwa, sojin kasa da sojin sama suka koka kan jinkirin da gwamnatin tarayya ta yi .
A yau Laraba ne sakateriyar PDP ta cika makil da jama'a yayin da rikici ya barke a PDP kan tikitin takarar gwamna a jihar Delta a 2023 mai zuwa nan kusa...
A wani yunkuri na kawar da fargabar mazauna Abuja dangane da barazanar tsaro da ake gani a baya-bayan nan, Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman.
Abuja- Farashin sufurin jirgin sama ya kara tashi a Najeriya yayin da fasinjoji ke kokawa inda yanzu ake biyan N135,000 daga Abuja zuwa Kano.Rahoton Aminiya.
A ranar Litinin ne dimbin al’ummar babban birnin tarayya Abuja suka yi dandazo a dandalin Unity Fountain na Abuja, domin nuna rashin amincewarsu da rashin tsaro
Za a ji Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta san da yiwuwar ‘Yan ta’adda su aukawa jihar Legas. Dakarun ‘Yan Sanda sun farga da yunkurin kai hare-haren ta’addanci.
An cafke wasu mutane 4 da suka ba ‘Yan ta’adda sirrin Jami’an tsaro wajen fasa gidan yarin Kuje. Yanzu haka wadanda aka cafke su na hannun hukuma domin bincike.
Abuja
Samu kari