Abuja
Shakka babu zaman birnin tarayya Abuja na masu hannu da shuni ne. Wata budurwa ta yi bidiyon wani gidan haya da aka nuna mata kuma ta ce N750,000 za a bada shi.
Yayin da matsalar tsaro ke kara ta'azzar, konturola janar na hukumar tsaron sibil Defence ya kira manyan jami'an hukumarsa zuwa wani taron gaggawa a Abuja.
Kwamishinan Hukumar Rarraba Haraji na RMAFC mai wakiltar birnin tarayya Abuja, FCT, Alhaji Musa Tanko Abari, ya rasu. Wani dan uwan marigayin, Isiyaku Musa, wan
FCT, Abuja - A wata ganawa da ya yi da wasu ‘yan Najeriya kwanan nan a birnin Landan, Dayo Isra’ila, shugaban matasan jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Masu fama da gidajen haya za su cigaba da wahala, doimin an gano duk da halin da aka shiga a lokacin COVID-19, darajar filaye da gidaje na haya bai fadi ba.
Yanzu muke samun labarin cewa, an sako tsoffin gwamnonin jihohin Filato da Taraba, Sanata Joshua Dariye, da Jolly Nyame daga gidan gyaran hali na Kuje, Abuja.
An zube mahajjatan Kano da suka dawo daga kasa mai tsarki a filin sauka da tashin jiragen sama na Abuja kan rashin man jirgin sama da za a karasa da su jiharsu.
Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, ya bayyana kwarin gwiwar ci gaba da magana kan karewa da sake gina fasalin Najeriya domin gyara ta gaba daya.....
Daya daga cikin wadanda aka ceto daga harin jirgin kasar Abuja-Kaduna, Hassan Usman, ya ce har yanzu shi dan gani kashe nin Shugaba Muhammadu Buhari ne. Kafin
Abuja
Samu kari