Abuja
Hukumar kiyayye haddura ta kasa, FRSC, ta bayyana cewa an tabbatar da mutuwar mutum tara yayin da wasu 10 suka jikkata a wani hatsarin mota kan hanyar Yangoji-A
Jaridar Punch ta ruwaito cewa masoyan na Tinubu sun yi wannan aikin ne a gaban Daraktan Likitoci, Dokta Lasisi Muyideen da wasu manyan ma’aikatan asibitin.
An kama shi ne a kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna lokacin da yake dauke da bindigu biyu da harsasai da kuma mujallu guda takwas da dai sauransu a hannu.
Babbar kotun tarayya dake zama a Abuja ta saka ranakun 19, 20 da 21 na watan Oktoban shekarar nan domin shari'ar dakataccen DCP Abba Kyari da wasu mutum hudu.
Hukumar gidajen gyaran hali ta babban birnin tarayya, ta sanar da mutuwar daya daga cikin mazauna gidan yarin Kuje sakamakon rashin lafiya da yayi fama da ita.
Wata Kotu a Kubwa, babban birnun tarayya Abuja ya yanke hukuncin raba auren da aka shafe shekaru biyu tsakanin Aisha Ari da mijinta Ibrahim Hassan kan rashin so
Rahoton da muke samu daga jaridar TheCable ya ce, mutane biyu sun mutu bayan da suka makale a wani bene mai hawa biyu da ya ruguje a Kubwa da ke birnin tarayya.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Neja saboda bashin da ta ke bi da ya haura Naira Biliyan 1.
Hedkwatar tsaro ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis, 25 ga Augustan inda ta kara da cewa an kama 'yan ta'addan a maboyarsu dake Deidei Abbatoir da kauyen Dukpa.
Abuja
Samu kari