Abuja
Ministan Abuja, Nyesom Wika ya kara jawo cecekuce bayan an hango shi a wani bidiyo ya na yi wa wasu mazauna birnin tsawa bayan sun yi zanga zanga.
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman majalisar zartarwa da aka yi a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024 inda ya rusa ma'aikatun Neja Delta da na wasanni.
Majalisar kasa wakilan kasar nan ta gaji da yawaitar garkuwa da mutane da miyagun yan ta'adda ke yi a babbar birnin tarayya Abuja a kwanakin nan.
Tsohon dan Majalisar Tarayya daga jihar Kano, Hon. Farouk Lawan ya shaki iskar yanci bayan zargin cin hanci da rashawa tun a shekarar 2012 lokacin yana Majalisa.
Hukumar gudanarwar birnin tarayya Abuja ta ba mutanen da ke da gidajen da ba a kammala ba wa’adin watanni uku su kammala su a cikin watanni 3 ko a rushe su.
A yau ne Kotun Kolin za ta yanke hukunci kan karar da gwamnatocin jihohi 19 suka shigar na kalubalantar kundin tsarin mulkin kasar kan kafa hukumar EFCC.
Yayin da jihohi 16 suka shigar da korafi inda suke kalubalantar dokar da ta samar da hukumar EFCC da cewa ba a bi ka'ida ba, jihar Anambra ta janye daga shari'ar.
Yayin da tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ke cika shekaru 90 a duniya, Cif Olusegun Obasanjo ya yaba masa inda ya ce shi kadai ne ake yabo tun yana raye.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akwai yiwuwar Bola Tinubu ya sallami wasu daga cikin Ministoci a wannan mako bayan wata doguwar ganawa a jiya Litinin.
Abuja
Samu kari