Abuja
Babbar Kotun Tarayya ta tura gargadi ga shugaban hukumar DSS kan kin ba lauyoyin Nnamdi Kanu damar ganawa da shi duk mako da cewa za a tura shi gidan yari.
Ana ta yada labarin cewa hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja yana fama da matsanancin rashin lafiya wanda har an fara neman kujerarsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 inda ya ce yana ba shi shawarwari masu kyau.
Mahukuntan babban masallacin sun amince da nadin Farfesa Iliyasu Usman a matsayin sabon limanin, lamarin da ya yi wa musulmin Kudu maso Gabas dadi ainun.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta musanta rade-radin cewa tana yiwa APC mai mulki aiki a boye bayan zargin da shugaban NLC, Joe Ajaero da Kenneth Okonkwo ke yi.
Rundunar yan sanda ta fatattaki yan bindiga a birnin tarayya Abuja yayin da yan ta'adda suka tunkari Abuja tsakar rana. Yan sanda sun kama mugu dan bindiga daya.
Sanat Orji Kalu ya ce ko yau aka yi zabe yan Najeriya za su zabi APC. Sanatan APC ya fadi dabarar da APC za ta yi wajen shawo kan talakawan Najeriya yayin zabe.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma’aikatar ayyuka za ta kawo sabon tsarin karbar haraji a kan titin Abuja zuwa Keffi da mayar da Keffi-Akwanga-Markurdi zuwa hannu biyu.
Hawaye da firgici sun mamaye wasu mazauna Abuja yayin da hukumar FCTA karkashin jagorancin Nyesom Wike ta fara rusa wasu gine-gine a ranar Alhamis.
Abuja
Samu kari