Abuja
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Asabar, 17 ga Satumba sun damke fasinjoji biyu da bindigogin PAP guda 18 da harsasai 1,300 a jihar Kogi
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da karar da jamiyyar PDP ta shigar na neman a soke takarar Bola Tinubu na jamiyyar APC da Peter Obi na LP
Jami'an yan sandan Najeriya, reshen birnin tarayya Abuja sun kama mutane biyar da ake zargi da hannu kan kisar Sadiq Gaya, dan dan majalisar Kano, Sanata Kabiru
Wata malamar makaranta mai suna Joy Eze a ranar Alhamis ta maka mijinta mai suna Nuel Chukwu a gaban wata kotun gargajiya dake Abuja kan kin cin abincinta.
An ce majalisar zartaswa ta FEC amince a kashe Naira biliyan 28 don gina tituna da sauran ababen more rayuwa a gundumar Wasa dake babban birnin tarayya Abuja
Wasu mahara sun yi awon gaba da tsohon Kansila a gundumar Gurdi, ƙaramar hukumar Abaji dake karkashin birnin tarayya Abuja, sun haɗa da iyalansa da wasu mutane
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressivs Congress, APC, Asiwaju Bola Tinubu, da abokin takararsa Kashim Shettima da Kakakin Majalisa, Gbajabiamila
Hedkwatar tsaro a ranar Alhamis ta bayyana cewa dakarun Operation Hadin Kai sun cafke mai kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri a yankin Asokoro dake FCT, Abuja.
Jim kadan bayan da gwamnan jihar Sokoto Tambuwal ya sauka daga mukamin shugaban gwamnonin PDP, an sanar da gwamna Seyi Makinde a matsayin wanda ya maye gurbinsa
Abuja
Samu kari