Abuja
An samu tashin-tashina a birnin tarayya Abuja daga 'yan kwangilar da suka samar magani da kayayyakin yaki da Korona ga hukumar babban birnin tarayya (FCTA).
Rundunar 'yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta dura kan wani gungun 'yan ta'addan da ake zargin su suka yi fashi a wani shagon magani dake yankin Maitama.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta sallami shugaban haramtaciyyar kungiyar Indigenous People of Biafra, IPOB, Nnamdi Kanu, Channels Tele
A kalla mutum daya aka bindige yayin da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kutsa titin Gana dake yankin Maitama a babban birnin tarayyar Abuja.
Ganawar tawaga uku ta jam'iyyar APC da ta hada kwamitin ayyukanta na kasa (NWC) da tawagar gangamin kamfen na 'yan takarar gwamnoni da shugaban kasa sun taru.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da Mai Shari’a Ariwoola Olukayode matsayin tabbata ne alkalin alkalan Najeriya a fadar shugaban kasan dake Abuja.
Hukumar AEDC, ta gutsure wutar lantarkin gidan gwamnatin jNiger, wutar majalisar jihar da ta babban asibitin Minna da sauransu kan bashin N1.8b da ake bin su.
Yan sanda a Jihar Kano sun kama wani da ake zargin yana daga cikin furunoni da suka tsere daga gidan yarin Kuje a unguwar Rangaza a karamar hukumar Ungogo.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda, PSC, ta amince da yi wa mataimakan kwamishina 40 arin girma zuwa kwamishina. Hukumar ta kuma amince da yi wa mataimakan kwami
Abuja
Samu kari