Abuja
Kamfanin Wutar Lantarkin Najeriya (TCN), ya musanta cewa babu ranar gyara wutar lantarki a a Arewacin Najeriya, domin ana kokarin gyarawa a kwanan nan.
Mabarata da guragu da ke cikin birnin Tarayya Abuja sun yi korafi kan yadda tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ke shirin fatattakarsu.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da rashin wutar lantarki musamman a Arewacin Najeriya inda ya ba da shawarwari.
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da rugujewar wani gini da ke a rukunin gidajen Vidaz, a cikin Sabon Lugbe, babban birnin tarayya.
Wani gini ya rufto kan mutane a babban birnin tarayya Abuja. Mutane masu yawa sun makale yayin da ake ci gaba da kokarin ganin an kubutar da su daga cikin buraguzai.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi Allah wadai da kiraye-kirayen da ake yi a Najeriya kan neman mulkin soja ta tabbata inda ta ce ba a ganin kokarin da gwamnatin ke yi.
Al'ummar Najeriya da dama sun yi ta korafi bayan ganin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio a cikin masallacin Juma'a na Abuja da Bola Tinubu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban kasa yana da niyya mai kyau ga ƴan Najeriya, ya bukaci a ci gaba da yi masa addu'a.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tuno lokacin da ya fadi zaben 2015 a hannun Muhammadu Buhari inda ya bayyana halin da ya shiga na mawuyacin yanayi.
Abuja
Samu kari