Abuja
Bayan tattaro bayanan sirri kan shirin kai farmaki kan ‘yan Amurka da sauran baki,gwamnatin Amurka ta yanke hukuncin aiko jami’anta Abuja don su duba barazanar.
Yayinda ake barazanar harin yan ta'addan a birnin tarayya Abuja, Gwamnatin Amurka ta bukaci iyalan ma'akatansu dake zama a Abuja su bar birnin da gaggawa..
An samu karin kasashe da suka ce akwai yiwuwar a kai hare-hare a Najeriya. Jihohin da aka ce ayi hattara da su sun hada da Filato, Neja, Kogi, Abia da Delta.
Wasu yan Najeriya wadanda abin ke damunsu, sun roki gwamnatin Birtaniya ta bada belin tsohon mataimakin shugaban majalisar Najeriya, Ike Ekweremadu da matarsa.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, a daren Juma’a ya saki nambobin da za a yi wa kiran gaggawa a fadin kasar nan a lokacin da aka samu farmaki.
Babban kantin Jabi Lake Mall dake unguwar Utako a birnin tarayya Abuja ta rufe dukkan shagunanta ranar Alhamis sakamakon barazanar tsaron da ake yiwa garin.
Adewale Adenaike, shugaban rukunin gidaje na phase 3, Trademore Estate, a Abuja ya bada labarin yadda jami'an DSS da wasu sojojin Amurka suka kama wani da ake z
Australiya da Kanada sun fadawa mutanensu su guji tafiya zuwa Najeriya. Kasashen sun yi gargadi tafiya zuwa Najeriya yanzu yana da hadari sosai ta fuskar tsaro
Wani miji mazaunin gida mai suna Gyang Gyang ya maka matarsa mai suna Jemima a gaban wata kotun gargajiya dake Nyanya kan cewa bata masa biyayya kuma tana fita.
Abuja
Samu kari