Abuja
Hukumar bada ruwan fanfo ta Abuja ta sanar da karin kudi ga kwastomominta. Takardar da hukumar ta fitar ya ce an yi karin ne saboda tsadar kayan tsaftace ruwa.
Wata matar aure, Misis Ruth Chuks, tace ba abinda mahaifin diyarta baya mata saboda yana son ta yi karatu amma ta fara soyayya, shi ne ya zuba mata guba a shayi
Kasar Birtaniya ta sake sabbunta rahoton shawarwari na tafiye-tafiye da ta fitar inda ya yanzu da lissafa wasu jihohin Najeriya 12 da akwai barazanar hari.
Mambobin majalisar zartarwa ta kungiyar malaman jami’o’i masu koyarwa, ASUU,ta shiga ganawar gaggawa Saboda biyan albashin rabin wata da gwamnatin tarayya tayi.
Kodinetan kamfen dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya kwanta dama bayan ;yar gajeriyar rashin lafiya da ya yi. Dangi sun bayyana kadan daga tarihinsa.
An kama wasu miyagun mutane dauke da makamai a Abuja a wurin hakar ma'adinai. An kama su dauke da muggan makamai da sauran kayayyakin aikata laifuka daban-daban
Wata babbar kotun yanki dake Karu a Abuja ta gurfanar da wani Okechukwu Eze mai shekaru 37 kan zargin cin zarafin wata mata tare da janyo zubewar cikin jikinta.
Wani magidanci ɗan kasuwa ya garzaya wata Kotun Kostumare a babban birnin tarayya Abuja, inda ya nemi a taimaka. Araba aurensa da mai ɗakinsa Saboda halayenta.
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi watsi da labaran cewa an dasa bama-bamai a wasu wurare dake birnin tarayyar Najeriya, Abuja. Hukumar ta ce karya kagagge.
Abuja
Samu kari