Abuja
Kungiyar Amnesty ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu ta gaggauta sakin yaran Arewa da ka kama aka gurfanar da su saboda sun fito zanga zangar tsadar rayuwa.
Sanata ya bukaci a ba mutane damar mallakar bindiga domin kare kansu daga sharrin yan bindiga a Najeriya. Sanata Ned Nwoko ya ce mallakar makami na da kyau.
Gwamnonin APC a Najeriya sun bayyana tasirin tsare-tsaren Shugaba Bola Tinubu yayin da ake cikin halin kunci inda suka ce akwai haske nan gaba kadan.
Gwamnatin Tarayya ta yi martani da gwamnoni suka ki amincewa da kudirin rarraba harajin VAT da ke gaban Majalisa inda suka ce zai jefa al'umma cikin kunci.
Yayin taronsu da sarakunan gargajiya, gwamnoni sun fitar da matsaya kan ba sarakunan gargajiya damar ba da gudunmawa a kundin tsarin mulki wurin kawo sauyi.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin mukaddashin hafsan sojojin Najeriya, Manjo-janar, Olufemi Olatubosun Oluyede yayin da Laftanar-janar, Taoreed Lagbaja ke jinya
Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio ya gargadi wani sanata kan yaba kyawun Bianca Ojukwu da ake tantancewa a matsayin Minista bayan Bola Tinubu ya nada su.
Gwamnonin Najeriya, sarakunan gargajiya suna ganawa da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. Shugabannin sun saka labule ne kan tsadar rayuwa a Najeriya
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya bayyana cewa ba sayar da filaye yaje yi a Abuja ba. Ya nuna cewa yaje samar da ababen more rayuwa ne.
Abuja
Samu kari