Abuja
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano matsalar da ke jawo yawan lalacewar wutar lantarki a Najeriya bayan kasa ta sake fadawa duhu a karo na 10 a shekarar 2024.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tarbi yara 39 da gwamnatin Bola Tinubu ta sako kan zargin tsunduma zanga-zanga inda aka ba su kyautar N100,000 da sababbin wayoyi.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin ba da basuka har N75bn ga kananan yan kasuwa domin bunkasa tattalin arziki da kuma inganta harkokin kasuwancinsu.
Ministan tsaro a Najeriya, Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun yi alhinin mutuwar hafsan sojojin Najeriya inda suka jajantawa Shugaba Bola Tinubu.
Yayan Namadi Sambo, tsohon mataimakin shugaban kasa a mulkin Goodluck Jonathan mai suna Alhaji Sulaiman Sambo ya rasu yana da shekaru 82 a duniya.
Tsohon hafsan tsaron Najeriya, Admiral Ola Sa'ad Ibrahim ya tafka babban rashi na matarsa mai suna Aminat Dupe Ibrahim a daren jiya Talata 5 ga watan Nuwambar 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya karawa mukaddashin hafsan sojojin Najeriya, Olufemi Oluyede girma daga Manjo-janar zuwa Laftanar-janar a yau Talata 5 ga watan Nuwambar 2024.
Kamfanin TCN ya fara dawo da wuta a Abuja bayan lalacewar tushen wutar lantarki na kasa. TCN ya ce sannu a hankali zai maido wutar a dukkan jihohi.
Kotu a kasar Sweden ta daure dan gwagwarmaya Rasmus Paludan a gidan kaso kan cin zarafin Musulunci da Musulmai inda ya kona Alkur'ani yayin zanga-zanga.
Abuja
Samu kari