Abuja
Wata matashiyar budurwa ta nuna gajiyawarta a fili yayin da take neman gidan haya a Abuja. Wani dillali ya kaita inda za a biya miliyan daya amma ba hanya.
Farashin tikitin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna yayi tashin gwauron zabi inda aka kara N1000, N1500 da N3000 kan kowanne tarago d sha cigaba da aiki a yau.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta sa a dasa jami'anta a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta jirgin kasa. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jirgi zai ci gaba da aiki.
Bata gari da ba a san ko su wanene ba sun sace fasinjoji masu yawa a jihar Kogi bayan tare motarsu da ya fito daga kudu yana hanyar zuwa birnin tarayya Abuja.
Babbar Kotun birnin tarayya Abuja ta amince da bukatar bayar da Belin shugavan jam'iyyar Aaoga wanda ake zargin da haɗa takardar hukuncin Kotun koli na karya
Gwamnatin tarayya ta saka kamarorin CCTV a taragwayen jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna domin inganta tsaro. Saidai har yanzu ba a kammala aikin da ake yi ba.
An shiga tashin hankali a birnin tarayya Abuja a ranar Talata a yayin da 'yan sanda dauke da manyan bindiga suka tarwatsa masu zanga-zangar neman tsige CJN.
Iyayan Aminu Azare, dalibin ajin karshe a Jami'ar Tarayya da ke Dutse, da aa fi sani da FUD, sun roki matar Shugaba Buhari, Aisha Buhari ta sako dansu aka tsare
Alkali babban kotun Abuja, mai shari’a Mohammed Magudu ya bayar da izinin a kulle masa shugaban jam'iyyar APGA, Cif Edozie Njoku da wani a magarkamar Suleja.
Abuja
Samu kari