Abuja
Shugaban majalisar wakilai, Rt Hon. Tajudeen Abbas ya bayyana cewa galibin ƴam Najeriya ba su fahimci nauyin da ƙe kan ƴan majalisa a tsarin demokuraɗiyya ba.
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya sanar da cewa wasu 'yan ta'adda sun farmaki turken wutar lantarki mai karfin 330kV na Lokoja-Gwagwalada.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ce babu zanga-zangar da za ta hana aikin rusa gine gine domin tsabtace Abuja, duk da korafe-korafen da ake yi.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fadi wanda ya yi kokarin sulhunta shi da Olusegun Obasanjo a lokacin mulkinsu a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya ce kwata-kwata bai da wata jam'iyyar siyasa da yake goyon baya inda ya ba yan Najeriya shawara.
Malam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ta dura kan Gwamnan Bala Mohammed na Bauchi kan take hakkin al'umma inda ya ce shi ma dan Adam ne lokacin da aka ci zarafinsa.
Gwamnatin jihar Imo tana zargin tsohon kwamishina, Fabian Ihekweme da neman kudi daga Gwamna Hope Uzodinma da abokansa domin ya bar caccakarsa da yake yi.
Mazauna birnin tarayya Abuja sun fito nuna fushinsu kan yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ke cigaba da rushe gidaje ba tare da la’akari da koken da mutanen ba.
Matasa masu zanga-zanga sun durfafi Majalisar Tarayya domin bukatar a kori shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari saboda wasu matakai da ke jefa al'umma cikin kunci.
Abuja
Samu kari