Abuja
Ahmed Audi, shugaban hukumar tsaro na farar kaya, NSCDC, ya ankarar da yan Najeriya game da bullar wata kungiyar miyagu masu kai wa al'umma hari a Najeriya.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta kori shugaban jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, na kasa, Ralph Nwosu, ta kuma rushe kwamitin ayyuka, NWC
Yan takarar siyasa na gwamna da shugaban kasa mata a Najeriya sunce zasu fi takwarorinsu maza lasa ya yan Najeriya romon demokradiyya idan an zabe su zaben 2023
Shugaba Buhari ya mika godiya ga wadanda suka taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Yace ya so kada a yai shagali don haka ne ya shirya tafiya ranar.
Bidiyon wata karamar yarinya wacce aka bayyana sunanta da Rukayya dake kaunar Sheikh Ali Isah Pantami ya bayyana. Har wasika ta rubuta wa ministan a Abuja.
Wata majiya ta shaida cewa, wata mata ta rasu yayin da jirgin kasan Abuja-Kaduna ya yi hadari, ya murkushe wata mota a hanyarsa. An fadi yadda lamarin ya faru.
Wata mota ta lalace yayin da ta hau kan titin jirgin kasan Abuja-Kaduna, an murkushe ta a hanyar. Rahoton ya bayyana yadda lamarin ya faru, mutane sun taru.
Sifeta janar na 'yan sandan Najereiya, IGP Alkali Usman Baba, ya shiga ganawa ta musamman da kwamishinonin 'yan sandan Najeriya yayin da zaben 2023 ke gabatowa.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mummunar gobara ta kama a hedkwatar tsaro ta Najeriya. An yi nasarar shawo kan wutar kamar yadda hukumar tsaron ta tabbatar.
Abuja
Samu kari