Jihar Abia
Gwamna Alex Otti na jihar Abia, ya bayyana dalilin kauracewa gidan gwamnati da ke Umuahia, sai dai ya yi aiki daga gidansa na kashin kansa da ke Umuehim Nvosi.
Kwamishinar lafiya ta jihar Abia, Dr. Ngozi Okoronkwo ta miƙa takardar murabus sama da wata guda bayan Gwamna Alex Otti ya dakatar da ita daga aiki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an 'yan sanda da ke aikin sintiri a jihar Abia. Miyagun sun hallaka Sufeton 'yan sanda da wasu mutum uku.
Rahotanni daga jihar Abia da ke Kudu maso Gabashin Najeriya sun bayyana cewa kwamishinar noma da takwaranta na ma'aikatar kimiyya da fasaha sun aje aiki.
Gwamnatin jihar Abia ta amince da biyan ma'aikatan jihar N15,000 har na tsawon watanni uku saboda mawuyacin hali da ake ciki na kunci da tsadar rayuwa.
'Yan bindigaar da ake wa taken ba a san ko waye ba sun sake kai hari shingen binciken ababen hawa a birnin Aba, jihar Abia, sun hallaka ƴan sanda biyu.
Wata babbar ma'aikaciyar gwamnati a jihar Abia ta shigar da wasu matasa su biyu kara babbar kotun jihar bisa zargin bata suna da suka mata. Ta nemi su biyata N100m
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya fatattaki sakataren yada labaransa, Kazie Uko a jiya Laraba 19 ga watan Yuni yayin da ya maye gurbinsa nan take da Njoku Ukoha.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani sojan Najeriya ya yanke shawarar raba kansa da duniya a jihar Abia. Sojan dai yana aiki ne da bataliya ta 144 a jihar.
Jihar Abia
Samu kari