Jihar Abia
An kwantar da mutane da dama a asibitoci daban-daban biyo bayan wani aikin duba lafiyarsu kyauta a garin Abiriba da ke karamar hukumar Ohafia ta jihar Abia.
Rahotanni sun nuna sojojin Najeriya sun kai samame wani sansanin ƴan bindiga a jihar Abia da ke Kudu maso Gabas, sun fara musayar wuta ranar Litinin.
Gwamna Otti na jihar Abia ya nuna damuwa kan yadda yan bindiga da masu garkuwa suka addabi al'umma inda ya yi gargadi tare da shirin yin garambawul.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar ilmi ta sanar da korar shugaban jami'ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK) da ke jihar Abia. Ta ce nadin da aka yi masa ya saba doka.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan jami'an 'yan sanda a jihar Abia da sanyin safiyar ranar Alhamis. Harin na 'yan bindigan ya sa an rasa ran jami'ai.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya ce gwamnatinsa ta tattara bayanan da ke nuna ƴan adawa na da hannu a hare-haren da ƴan bindiga ke yawan kai wa kwanan nan.
Yan bindiga da suka tare hnaya sun kai hari kan yan sanda a jihar Abia inda suka kashe dan sanda daya suka jikkata daya da ake fargabar zai mutu a asibiti
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya nuna takaicinsa kan kisan da sojoji suka yi wa sojoji a shingen bincike. Ya sha alwashin zakulo wadanda suka aikata danyen aikin.
Wasu 'yan bindiga na kungiyar 'yan ta'addan IPOB/ESN sun farmaki jami'an sojoji a wani shingen bincike a jihar Abia. 'Yan bindigan sun hallaka sojoji biyu a harin.
Jihar Abia
Samu kari