Jihar Abia
Wata yar asalin jigar Abia, Angela Johnson, ta bayyana shiga takarar kujerar shugabam ƙasan Najeriya a hukumance ranar Alhamis a Umuahia karƙashin inuwar AFGA.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, a halin da ake ciki gwamnonin jam'iyyar PDP na can a jihar Abia, inda suke tattauna batutuwa da dama kan batun shiyya.
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe mutane hudu a karamar hukumar Ohafia ta Jihar Abia, rahoton Nigerian Tribune. Mutane hudun da aka kashe sun hada da tsohuwar
Labarin dake hitowa daga jihar Abia dake kudancin Najeriya ya nuna cewa wasu yan ta'adda sun kai mummunan hari da daddaren ranar Talata, sun kashe mutane sosai
Mukaddashin shugaban kungiyar dilolin dabbobin Najeriya, Yahuza Yusuf, ya bayyana cewa Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, ya yi alkawarin biyan kudin diyyan N2
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) ta roki yan arewa da su yi hakuri kada su yi ramuwar gayya kan kisan wasu dillalan shanu da aka yi a kasuwa a jihar Abia.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo Worldwide ta jajantawa al'ummar Arewa, Malaman addinin, Sarakunan gargajiyan Arewa, da kungiyar dattawan Arewa bisa kisan Hausawa.
Gamayar kungiyoyin arewa da na matasan arewa sun yi watsi da harin da yan bindiga suka kaiwa dillalan shanu a jihar Abia, wanda ya yi sanadiyar rasa rayuka.
Tsageru sun halaka mutane da dama a yayin wani hari da suka kai sabuwar kasuwar shanu ta Abia da ke Omumauzor, karamar hukumar Ukwa West da ke a jihar Abia.
Jihar Abia
Samu kari