Abba Gida-gida
Gwamnatin Kano ta sanar da hutun Sallah daga 1 ga Maris, 2026. Makarantun kwana za su koma a ranar 22 ga Maris, yayin da na jeka-ka-dawo za su koma 23 ga Maris.
A labarin nan za a ji cewa Kwamishina a gwamnatin Abba Kabir Yusuf Aliyu Isa Aliyu ya bayyana yadda aka amince da rabon mukamai bayan sauya shekar gwamna.
Wata kungiya mai suna Kano Peace Coalition Group ta zargi jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da neman tayar da zaune tsaye a Kano.
Rabiu Kwankwaso da Gwamna Seyi Makinde suna gudanar da ganawa a Ibadan wanda ake hasashen na da alaka da zaben 2027, tare da hasashe kan kulla kawancen siyasa.
Kungiyar Amnesty International ta zargi gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf da yunkurin murkushe 'yan adawa a Kano. Ta jero mutane da ta ce an ci zarafinsu.
Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin koli mai mutum 23 domin sa ido kan rabon N8bn ga waɗanda gobarar kasuwar Singer ta shafa, tare da tabbatar da adalci da gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta gamu da iftila'in gobara a tsakanin watannin Janairu da Fabrairu na shekarar 2026, inda jama'a da dama suka yi asara.
A labarin nan, za a ji cewa lauyoyin tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje sun tayar da jijiyar wuya bayan masu gabatar da kara sun samu wani izinin kotu.
A labarin nan, za a ji cewa duk da kiran taron buda baki a fadar Aso Rock da Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi, an samu wasu gwamnoni da ba su halarci shan ruwan ba.
Abba Gida-gida
Samu kari