Abba Gida-gida
Gwamnan Kano ya dauko yin aiki a karkara yayin da ya kaddamar da hanya a karamar hukumar Tofa. Abba ya ce hanyar za ta rage tahowa daga karkara zuwa birane.
Abba Kabir Yusuf zai tura ɗalibai zuwa kasashen waje karatu a zangon 2024/2025. Za a tura daliban Kano karatu kasar waje domin yin digiri na biyu a fannoni.
Majalisar dokokin Kano ta yi martani ga hukuncin babbar kotun tarayya na korar shugaban hukumar zaben ta jihar (KANSIEC), Farfesa Sani Malumfashi daga mukaminsa.
Abba Kabir Yusuf zai sanar da mafi karancin albashi da zai rika biya a jihar Kano. Abba ya karbi rahoton kwamitin karin albashin ma'aikatan jihar Kano.
Kotu ta dakatar da shugaban hukumar KANSEIC prof. Sani Lawan Malumfashi da dukkanin shugabannin hukumar KANSEIC saboda rashin chanchantarsu a aikin gwamnati.
An saki yan fursuna 37 jihar Kano domin rage cunkoso. Yawancin yan fursunan sun dade a kurkuku kuma ba su da lafiya. Ma'aikatar Shari'a ta musu kyautar kuɗi N10,000
Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnatin jihar Kano ta dakatar wasu yan jaridu 14 daga daukar rahoto a gidan gwamnati da suke wakiltar gidajen jaridu daban-daban.
Rabi'u Kwankwaso, Peter Obi da Abba Kabir Yusuf sun hadu a filin jirgin sama yayin tarbar daliban Kano da suka kammala karatu a kasar Indiya su 29 a ranar Litinin.
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayar da kyautar makarantar sakandare ta Musulunci ta Rikadawa, wadda gidauniyar Kwankwasiyya ta gina ga gwamnatin jihar Kano.
Abba Gida-gida
Samu kari