Abba Gida-gida
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a Kano, har ya shaida wa iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata yadda ya ji zafin rashinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai je jihar Kano ta'aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata a yau Juma'a. Abba Kabir Yusuf ne zai karbi shugaban kasar.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fusata bayan wasu dalibai sun haɗu wuri guda tare da kashe wasu daga cikin abokan karatunsu a Kano.
A labarin nan, za a ji yadda takaicin rashin wadatar ilimi a karkara ya fusata gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gyara wasu makarantu da gwamnati ta rufe.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Mufti Menk ya bayyana alhinin rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari.
A labarin nan, za a ji yadda shugabannin duniya da na kasar nan suka fara tura sakon ta'aziyya ga Najeriya da iyalan Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu lambar yabo a Birtaniya. An ba Abba Kabir lambar yabo ne a birnin London kan samar da abubuwan more rayuwa.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar gidan iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata, amma manyan APC ba su tarbe shi ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan Najeriya sun fara yada labarin rasuwar tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya sha jinya.
Abba Gida-gida
Samu kari