Abba Gida-gida
A labarin nan, za a ji yadda shugabannin duniya da na kasar nan suka fara tura sakon ta'aziyya ga Najeriya da iyalan Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu lambar yabo a Birtaniya. An ba Abba Kabir lambar yabo ne a birnin London kan samar da abubuwan more rayuwa.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar gidan iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata, amma manyan APC ba su tarbe shi ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan Najeriya sun fara yada labarin rasuwar tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya sha jinya.
Gwamna Abba Yusuf ya naɗa ƙarin manyan masu taimaka masa na musamman guda 19 don ƙarfafa shugabanci tare da fatan za su ba da gudunmawa ga ci gaban Kano.
Gwamna Abba ya naɗa Ahmed Musa babban manajan Kano Pillars, inda aka kafa sabon kwamiti don inganta ƙungiyar da kuma sa ran za ta fuskanci manyan sauye-sauye.
Wasu 'yan jam'iyyar APC a Kano sun bukaci shugaban jam'iyyar APC na jihar, Abdullahi Abbas ya sauka bayan murabsu din Ganduje. APC ta zargi NNPP da hannu a rikicin.
Gwamnonin Kano da Jigawa sun ziyarci iyalan Aminu Alhasan Dantata a Madina. Muhammadu Sanusi II ya yi muhimman addu'o'i ga marigayin a gaban Dangote.
Shugaban APC a Kudu maso Gabas, Dr Ijeoma Arodiogbu ya ce suna son jawo gwamnoni 5 daga yanzu zuwa zaben 2027. Ya ce za su kwace Anambra kafin lokacin.
Abba Gida-gida
Samu kari