Abba Gida-gida
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari wani kauyen jihar Kano. Sun sace mata biyar ciki har da masu shayarwa. Mutane sun fara guduwa daga Shanono.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya ce jam’iyyar su za ta hana Gwamna Abba Yusuf dawowa kan mulkin Kano a 2027, koda me zai faru.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara tattauna kudirin tilasta karatu da harshen Hausa a makaratun jihar. An bayyana dalilin cewa karatu da Hausa zai habaka ilimi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware biliyoyin Naira domin samar da wasu muhimman ayyuka a bangaren ilimi a sassan jihar nan.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da jami'an tsaro da suka hada da sojoji, 'yan sanda, NSCDC da sauransu bayan harin 'yan bindiga a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa 'yar jam'iyyar hamayya a Kano, Badariyya Garko ta zayyano ayyukan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kai yankinta na Garko.
A labarin nan, za a ji cewa malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Musal 'Kasiyuni Sheikh Nasiru Kabara ya yi zafafan kalamai a kan yadda gwamnati ta raba mukamai.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci dukkan sarakunan gargajiya da su ci gaba da gudanar da bikin hawan dawaki domin kare al’adu da martabarta.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wa Bola Tinubu, Obasanjo, IBB, Atiku, Jonathan, Abba Kabir godiya kan taya shi murnar cika shekara 69 da haihuwa.
Abba Gida-gida
Samu kari