Abba Gida-gida
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kudi da aka zargin na da alaka da gwamnatin Kanoo.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi gargadi ga 'yan Kwankwasiyya da NNPP masu shirin tsallakawa zuwa APC da cewa ba lallai su yi nasara ba a tsohon bidiyo.
An nada Abdullahi Abiya matsayin shugaban riƙo na NNPP a jihar Kano bayan korar Dungurawa; yayin da ciyamomi ke kira ga Abba da Kwankwaso su koma jam'iyyar APC.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya gayyaci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya shiga jam’iyyar APC a Kano domin ci gaba da ayyukan alheri.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Alhaji Hashimu Dungurawa, ya musanta labarin korarsa daga jam’iyya, yana mai cewa har yanzu shi ne sahihin shugaba.
Dan majalisar wakilai, Hon. Kabiru Alhassan Rurum ya tattauna da Abba Kabir Yusuf kan maganar komawa APC. Ba a tattauna batun Rabiu Kwankwaso ba a ganawar.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, ta sanar da dakatar da Alhaji Sammani Ungogo daga Shugaban dattawan yankin kan kin bin umarni.
Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma shugabar ciyamomin Kano a ALGON, Hajiya Sa'adatu Salisu Abdullahi ta ce za su shiga APC domin taimakon talakawa.
Abba Gida-gida
Samu kari