Bola Tinubu
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta kara bayyana cewa babu wani tabbas na cewa Bola Tinubu zai sauya Shettima a 2027. Majiyar Aso Rock Villa ta ce ba za a ajiye Shettima ba.
Jam'iyyar APC ta yi wa sakataren ADC na kasa, Rauf Aregbesola martani kan cewa ADC za ta kwace mulki a hannun Tinubu a Najeriya da kifar da APC a Legas.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya fito ya yi karin haske kan dalilin da ya sanya Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya cire tallafin fetur.
Yan gwagwarmaya a Arewacin Najeriya da suka hada da Abba Hikima da Dan Bello sun shirya daukar mataki kan gwamnatin Bola Tinubu a Najeria kan basukan N-Power.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Mulki na shirin sake sauya hannu a jihar Rivers. Gwamnatin jihar ta sanar da fara shirin mika mulji daga hannun shugaban riko zuwa ga Gwamna Siminalayi Fubara.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bayyana cewa za a kashe Naira tiriliyan 3 wajen wasu muhimman tituna a jihar Sokoto da Kebbi karkashin Bola Tinubu.
Tsohon dan majalisa daga jihar Plateau, Dachung Bagos ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta hukunta Shugaba Tinubu kan fara tallata shi da ake yi.
Bola Tinubu
Samu kari