Bola Tinubu
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo-Hashim ya bayyana cewa babu abin da zai hana jam'iyyar APC faduwa a 2027 duk da matsalolin da PDP ke ciki.
Gwamna Uba Sani ya lashi takobin marawa Tinubu baya a 2027 sakamakon tallafin dala miliyan 200 na aikin kaji da gina hanyoyin Kaduna a ranar 18 ga Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa 'kungiyar Atiku haske ta kori Abba Atiku Abubakar bayan ya rabu da tafiyar siyasar mahaifinsa, ya tafi wajen Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yaba wa Atiku Abubakar kan barin dansa Abba Atiku Abubakar da ya sauya sheka zuwa APC da goyon bayan shugaba Bola Tinubu
Kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, karkashin Kabiru Kobi ta gargadi Tinubu kan sauya Shettima a 2027; ta ce hakan zai janyo rashin nasarar jam’iyyar.
Rahoto ya nuna Shugaba Tinubu na nazarin maye gurbin Shettima da Kiristan Arewa irin su Dogara ko Bishop Kukah a takarar 2027 domin daidaiton addini.
Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa Shugaba Tinubu ya ba da umarnin dakatar da shirin rijistar mambobin jam'iyyar APC a Kano saboda shirin karbar Abba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce kyautar da Najeriya ta ci yana jinta kamar zinariya, ya ce yan wasan sun nuna jajircewa da karfin zuciya ta 'yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo Najeriya makonni uku bayan barin kasar da sunan tafiya hutun karshen shekara, ya halarci taro a birnin Abu Dhabi.
Bola Tinubu
Samu kari