Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu tagomashi a batun zaben shekarar 2027. Kungiyar Cagram ta yi wa Shugaba Tinubu alkawarin samun miliyoyin kuri'u.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi gargadi da cewa dimokuradiyya ta dauko hanyar mutuwa murus a Najeriya da duniya idan ba a gyara ba.
Yayin da wa'adin shugaban INEC, Mahmood Yakubu ke kokarin karewa, 'yan Najeriya sun bayyana wanda suke so ya zamo sabon shugaban hukumar INEC a Najeriya.
An daura auren Sanata Abdulaziz Yari ya hada manyan malaman addini, 'yan siyasa, shugaban kasa Bola Tinubu a Kaduna. An yi walima kafin daurin auren.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara shirin mika mulki a shekarar 2027. Ta ce yanzu 'yan Najeriya sun waye.
Tinubu ya ziyarci gidan marigayi Buhari a Kaduna, ya yi alkawarin dorawa daga inda Buhari ya tsaya. Aisha Buhari ta yi godiya ga Tinubu tare da addu’o’i ga Najeriya.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Ministan Abuja bisa gudummuwar da suka bayar wajen dawo da zaman lafiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara ga iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Kaduna yau Juma'a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeirya domin halartar daura auren dan Sanata Abdul'Aziz Yari.
Bola Tinubu
Samu kari