Bola Tinubu
Majalisar Wakilan Tarayya ta bayyana cewa tana goyon bayan tsare-tsaren karbo bashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin bunkasa tattalin arziki.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya ziyarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Ziyarar na zuwa ne bayan maida shi ka mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fito ya bayyana cewa ko kadan bai damu da maganganun jama'a a kansa ba. Wike ya ce siyasa ta gaji suka dama.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Sam Nkiri ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya shawo kan Rabiu Musa Kwankwaso domin karfafa nasararsa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'ya'yan tsohuwar jam'iyyar CPC sun bayyana rabuwar kawunansu a kan wanda ya fi cancanta su mara wa baya a kan babban zaben 2027.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dauki wasu manyan alkawura biyar ga jihar Katsina domin yaƙar ’yan ta’adda, ciki har da samar da jirage marasa matuƙa.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Nasir El-Rufa'i kan cewa Bola Tinubu zai nemi zama a kan mulki har abada idan ya samu tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
Kungiyar APC North Central Forum ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi kaffa-kaffa da wasu gwamnonin jam'iyyun adawa kan zargin muzgunawa 'yan APC.
Bola Tinubu
Samu kari