Bola Tinubu
Gwamna Alex Otti ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da batun sakin shugaban IPOB, Nnamdi Kanu domin samar da zaman lafiya a Kudu maso Gabas.
Uwargidan shugaban kasan Najeriya, Remi Tinubu, ta bayyana cewa ta shiga cikin wani lokaci lokacin zaben shekarar. Ta ce an ci amanarta a inda ba ta yi zato ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwada a Filato. Zai gana da shugabannin Kiristocin Arewa a Jos.
Shugaba Bola Tinubu ya ce soke bikin cikar Najeriya shekara 65 da samun 'yancin kai ya ba shi hutu sosai, yayin da ya kaddamar da cibiyar Wole Soyinka a Legas.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara biyu a kan mulkin Najeriya. Ana ganin wasu 'yan Arewa na iya mara masa baya don yin tazarce a zaben shekarar 2027.
Yayin da Najeriya ta cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, an lissafa abubuwa 6 da za su taimaka wa Bola Tinubu ya samu nasara a 2027 bayan samun goyon bayan APC
Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kudiri yan sahihin zabe a Najeriya a shekarar 2027 yayin ganawa da EU
A makon da ya wuce aka ce Goodluck Jonathan zai yi takara a zaben 2027 mai zuwa. fadar shugaban kasa, 'yan siyasa da lauyoyi sun yi karin haske kan lamarin.
A labarin nan, za a ji yadda masarautar Akko da ke jihar Gombe ta bayyana dalilanta na nada matar Shugaba Bola Tinubu, Sanata Remi sarauniyar Yakin Akko.
Bola Tinubu
Samu kari