Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin hafsoshin tsaro da ya nada a fadarsa da ke Abuja, ya bukaci au ba mara da kunya a nauyin da aka dora masu.
Tinubu ya naɗa Manjo Janar Waidi Shuaibu a matsayin sabon hafsun sojojin kasa bayan nasarorinsa a Arewa maso Gabas, inda yana maye gurbin Janar Olufemi Oluyede.
Tinubu ya sauya shugabannin rundunonin tsaro, ya naɗa Oluyede, Shaibu, Aneke da Abbas a sababbin mukamai domin ƙarfafa tsaro da haɗin kai a Najeriya.
A yayin da ya sallami kusan dukkanin hafsoshin tsaron Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nada sababbin hafsoshi, ciki har da Janar Olufemi Oluyede wanda ya zama CDS.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gyara a hukumomin tsaron Najeriya, inda ya kori babban hafsan tsaro da wasu shugabanni, ya kuma nada sababbi.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce shi ba mai magana ne da yawun Shugaba Bola Tinubu ba, duk da yana bayyana ayyukansa a matsayin jagora a birnin.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin dan majalisar Cross River, Bassey Akiba na hana masu gidajen haya kara sama da 20% don saukaka wa talakawa.
Wajalisar wakilai ta yi karatu na biyu kan kudirin gyaran dokar hukumar EFCC. Ana son rage karfin shugaban kasa wajen cire shugaban hukumar EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa an fara aika sakonni Ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan domin kada ya biye wa masu rokon shi ya tsaya takarar shugaban ƙasa.
Bola Tinubu
Samu kari