Bola Tinubu
Tinubu ya tura jakadu 65 zuwa ƙasashen waje. Reno Omokri zai tafi Mexico, Fani-Kayode Jamus, yayin da Mahmood Yakubu zai wakilci Najeriya a ƙasar Qatar.
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bukaci mata su dauki nauyin ƙananan ’yan mata don koya musu tarbiyya da darajar rayuwa a Abuja.
Shugaban cibiyar MINILS, Issa Aremu, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan rawar da ya taka dangane da batin zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu alamu sun fara nuna cewa tabbas, akwai yiwuwar tsohon Ministan tsaro Muhammad Badaru Abubakar zai bar APC, ya koma adawa.
A labarin nan za a ji cewa Tsohon Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kano, Umar Haruna Doguwa, ya koma kujerar shugaban APC shekaru 10 da mikawa Abdullahi Abbas.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi, bayan sauyin mukaman ministoci da ya yi a gwamnatinsa a Najeriya.
Fadar Shugaban Ƙasa ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa masu girki a fadar Aso Rock sun yi yunkurin sanya guba a abincin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin nadi a hukumar NSCDC. Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ya sabunta wa'adin Ahmed Audi a shugabancin NSCDC.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta fitar da gargadin tsaro ga ’yan Najeriya mazauna Iran da kasashen Gulf bayan hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran.
Bola Tinubu
Samu kari