Bola Tinubu
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
Wani ɗan kasuwa daga Edo, Osifo Stanley, ya sayi fom ɗin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC kan naira miliyan 100 domin fafatawa a zaɓen fidda gwani na 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi fom din neman sake tsayawa takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki. Tinubu zai yi takara a zaben 2027.
Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci mabiya ta miliyoyi su kauce wa furuci da zai iya dagula shari’ar Sheikh Abdulkadir Sani Khalifa, tare da ƙarfafa su dage da addu’o’i.
Majalisar wakilan Najeriya ta tattauna kan bukatar da shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar ta neman sake ciyo bashin $516.3m. Majalisar ta amince da bukatar.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ta'addancin Boko Haram ta yi wa gwamnatin Najeriya barazana da cewa za ta hallaka mutanen da ta yi garkuwa da su.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari