Bola Tinubu
Matatar shugaban jam'iyyar APC na kasa, Martina Yilwatda ta fara gangamin tazarcen shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. Ta kira mata su zabi Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, kan nasarar da ya samu a zaben gwamnan da aka gudanar a jihar.
Majalisar Shari’a ta ƙasa ta bukaci Bola Tinubu ya sake nazarin nadin Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC kan zargin rubuta takarda da ta soki Musulmai.
Fasto Enoch Adeboye ya roƙi Shugaba Bola Tinubu da ya nemi sulhu ta diflomasiyya da Amurka kan barazanar harin soja da Donald Trump ya yi mata a wannan wata.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan zaben da aka gudanar ranar Asabar a jihar.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore, ya gargadi gwamnatin Najeriya da kada ta raina nufin Shugaban kasar, Donald Trump wajen dakatar da kisan Kiristoci.
Sarkin Lagos, Oba Rilwan Akiolu, ya ce tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar, ba zai taɓa zama shugaban Najeriya ba duk da kokarin da yake yi.
Kungiyar AYDM ta bukaci gwamnonin jihohin Kusu maso Yamma da na Kogi da Kwara su tashi tsaye, su shirya tunkarar kalubale idan Amurka ta kawo farmaki.
Shugaban coci kuma babban malamin addinin Kirista, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa masu ba Shugaba Bola Tinubu shawara, ba sa gaya masa gaskiya.
Bola Tinubu
Samu kari