Bola Tinubu
An samu wata 'yar karamar dirama a zauren Majalisar Wakilan Najeriya yayin da wani daga cikin mambobin majalisar ya shigo zauren cikin shigar da ta saba ka'ida.
Jam’iyyar APC mai mulki ta bayyana abin da ya hana a iya nada Ministoci har yanzu. Sanata Iyiola Omisore ya shaida cewa Bola Tinubu ya na shawara ne tukuna.
A karon farko tun bayan naɗa shi a matsayin mukaddashi, shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gana da shugaban hukumar EFCC na ƙasa, Abdulkarim Chukkol a Aso Rock Abuja.
Hasashe kan shari'a tsakanin Tinubu, Atiku da Peter Obi ya janyowa dan rajin kare hakkin bil'adama, kuma mai sharhi kan harkokin siyasa Adeyanju Deji a shafins.
Sakataren jam'iyyar APC na kasa, Sanata Omisore, ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa shugaban ƙasa ikon naɗa ministoci tsakanin adadin 36 zuwa 42.
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu na shirin sanar da nadin Shugaban Ma'aikatan Jihar Legas, Hakeem Muri-Okunola, a matsayin kebabben sakatarensa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aikawa da Majalisar Wakilai wata wasika ta neman a ba shi izinin ciyo bashin naira biliyan 500 domin sayowa 'yan Najeriya.
Yan Najeriya sun kagu da son jin sunayen shugaban kasa Bola Tinubu. Yanzu, jam’iyyar APC mai mulki ta ce mambobin jam’iyyun adawa na iya shiga jerin ministocin.
Bola Tinubu zai bi irin salon tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, wajen aikawa da sunayen ministocinsa Majalisar Dattawa domin tantancesu kafin ya bayyana.
Bola Tinubu
Samu kari