Bola Tinubu
Majalisar tarayya ta bukaci gwamnatin tarayya da ta rage farashin takin zamani saboda yadda yake cutar da manoma da kuma jawo musu asara mai yawa
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan bashin da gwamnatinsa za ta kara ciyowa. Ta ce hakan bai dace ba.
Shugaban cocin PFN, Bishop Wale Oke ya ce bai yarda da barazanar kawo hari da Donald Trump ya ce zai yi a Najeriya. Ya bukaci Amurka ta hada kai da Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da fasa karbar harajin 15% kan man fetur da dizal da aka ce zai fara aiki a kasar. Hukumar NMDPRA ce ta bayyana haka.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan jarida kan yi masa adalci wajen sukar gwamnatinsa. Ya fadi haka ne yayin taron 'yan jarida na kasa a Abuja.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta nuna damuwa kan ra'ayin shugaban hukumar INEC, Farfesa Amupitan kan matsalar tsaron kasar nan.
Bayan shugaban kasa, na gaba da kai a gidan soja, ministan tsaro da mukaddashin shugaban kasa, babu wani mai hurumin bai wa sojoji umarni a dokar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce ba wani laifi da Yerima ya yi a yayin musayar yawun da aka yi tsakaninsa da Nyesom Wike.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa dakarun soji maza da mata bisa jajircewa da sadaukar da rayuwarsu da suke yi don kare kasar nan daga yan ta'adda.
Bola Tinubu
Samu kari