Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa jama’ar Plateau cewa gwamnatinsa za ta kawo karshen kashe-kashe da kawo zaman lafiya na dindindin a yankunan jihar.
Shugaban kungiyar Civilian Joint Task Force (CJTF), ya bayyana cewa za su iya kawo karshen 'yan bindiga cikin shekara daya idan gwamnati ta yi abin da ya dace.
Shugaba Bola Tinubu ya tura Dr. Abiodun Essiet a matsayin jakadiyar zaman lafiya zuwa Plateau domin sulhu, kwantar da hankalin jama’a, da inganta zaman lafiya.
Kungiyar COCTA ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ya kori ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike daga mukaminsa.
Nqjeriya ya hau mataki na 20 a jerin mukaman siyasa 20 da ake ganin sun fi kowane karfi a duniya, jerin da aka fitar ya kunshe manyan kasashe irinsu Amurka.
Shugaban hukumar NIWA, Asiwaju Bola Oyebamiji ya ajiye aikinsa saboda bin umarnin dokokin zabe, zai tsaya takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Osun 2026.
Rikicin Nyesom Wike da wani soja, A.M Yarima ya jawo saka bakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Wike ya dauke motar rusa gini a filin da soja ya hana shi shiga.
‘Yan Majalisar Amurka Nancy Mace ta zargi gwamnatin Joe Biden da rage mahimmancin yancin addini, ta ce Najeriya ta zama daga cikin kasashe mafi hadari ga Kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewwa ADC ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan shiru da ta yi duk da dambarwar Ministanta, Nyesom Wike da A.M Yerima.
Bola Tinubu
Samu kari