Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakai 5 masu bayan sace dalibai a jihohin Kebbi da Neja domin ceto daliban da aka sace. Ya fasa tafiya kasashen waje
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
Jagororin jam'iyyar APC sun hadu a Kano sun amince da takarar shugaba Bola Tinubu shi kadai a zaben 2027. Abdullahi Ganduje ne ya jagoranci taron a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci a janye dukkan ‘yan sanda da ke rakiyar manyan kasa nan take, a mayar da su kan aikin tsaro a yankunan da ke fama da karancin jami’ai.
Jam'iyyar PDP ta soki rufe makarantu da gwamnati ta yi saboda sace-sacen dalibai, ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya nemi taimako ko ya yi murabus idan ba zai iya ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya damu matukan kan matsalar rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ya ce gwamnatinsa na daukar matakai.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya bayyana cewa tawagar gwamnati a Amurka na kokarin gyara labaran karya da ke zargin wariyar addini a Najeriya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagoranci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karyata labarin da ke yawo cewa ta ba da umarni rufe duk wata makarantar gwamnati.
Bola Tinubu
Samu kari