Bola Tinubu
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya fasa tafiyar da ya shirya yi zuwa Afrika ta Kudu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai tashi da kansa ya je Amurka domin ganawa da Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana dalilin da ya sanya ya daina shiga harkokin siyasa tun bayan barinsa kan mulki.
Masani a fannin tsaro, Audu Bulama Bukarti ya bayyana hanyoyi biyar da gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta bi wajen magance rashin tsaro.
Ministan tsaro Bello Matawalle ya isa Birnin Kebbi domin aiwatar da umarnin Shugaba Tinubu na hanzarta ceto dalibai akalla 25 na GGCSS Maga da aka sace.
Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso sun yi martani kan sabon harin da aka kai Neja tare da sace dalibai da malamai, sun nemi Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan tsaro.
A karshe dai shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima ya wakilce shi a taron G20 da za a yi a karshen mako a Afirka ta Kudu.
Shugaba Bola Tinubu ya taya tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, murnar zagayowar ranar haihuwarsa ta shekara 68, yana yaba masa kan rawar da ya taka.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan cewa ya fasa tafiye tafiye zuwa kasashen waje. Ta bukaci Tinubu ya tare a jihar Kebbi.
Bola Tinubu
Samu kari