Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa wanda ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya yi magana game da shirinsa kan Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Atiku Abubakar, Kashim Shettima, Nuhu Ribadu da sauran manyan Najeriya sun yi sallar Idi a yau Laraba a jihohi daban-daban.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya ce wahalar tattalin arziki na raguwa yayin da ya taya Musulmi murnar Babbar Sallah tare da yin magana kan tsaro da gyaran ƙasa.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su rungumi zaman lafiya da hadin kai yayin bikin babbar sallah na shekarar 2026.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi ikirarin cewa akwai yan Najeriya da dam da za su zabi Bola Tinubu wadanda ba su yi rijistar jam'iyya ba.
Masanin harkokin jama'a, Jide Ojo ya kwatanta zaben fitar da gwanin APC da jadin sarauta, yana mai cewa babu wani fafatawa mai zafi tsakanin Tinubu da Osifor.
Wasu tsofaffin Ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun rasa tikitin takara a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya bayan sun yi murabus daga gwamnati.
Ministan Lafiya, Muhammad Ali Pate ya bayyana cewa nasarorin da Shugaba Tinubu ya samu kadai sun isa su ba shi damar zarcewa zuwa wa'adi na biyu a zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari