Bola Tinubu
Yayin da ake cikin mummunan yanayi a Najeriya, tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasano ya nemo mafita ga rashin shugabanci da ake fama da shi a kasar.
Kungiyoyin kwadago sun bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya sanya baki a tattaunawar da ake yi kan mafi karancin albashi domin hana shiga yajin aiki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da kisan da aka yiwa jami'an sojoji a jihar Abia. Tinubu ya umarci hukumomin tsaro su cafko masu hannu a harin.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su hakura da shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda kasa cimma matsaya a kan mafi karancin albashi.
Nadin mukaman da aka yi a jami’o’i da manyan makarantu ya bar baya da kura a kasar nan. A irinsu ABU za a koka a kan shugabannin da Tinubu ya zaba su sa mata ido.
Mun kawo wasu abubuwan da suka kunyata Bola Tinubu a shekarar farko. Da alama sabuwar gwamnatin Najeriya ta na da garaje, hakan yana jefa ta a matsala.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya fada kuma ya nanata cewa zai kori wasu ministocinsa. Mutane sun zabi Ministocin Tinubu da ya kamata a fara sallama tun yanzu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo bisa nagartacceɓ shugabancin da ya ke yi wanda ya zama abin koyi ga ƴan ƙasa.
Bola Tinubu
Samu kari