Bola Tinubu
Hukumar kwastam ta kama makamai da dama a lokacin da ake kokarin shigowa da su Najeriya ta bayan fage domin aikata ayyukan barna da ta'addanci a garuruwa.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi kira ga gwamnati da a gaggauta janye karin kudin wutar lantarki da kamfanonin DISCOs suka yi ga abokan huldar na tsarin “Band A”.
Gwamnatin tarayya ta musanta yunƙurin halasta auren jinsi da ake zarginta da yi ta hanyar sa hannu a yarjejeniyar Samoa. Tace dokarta ta haramci tana nan daram.
Bola Tinubu ya rantsar da majalisar tattalin arzikin shugaban kasa (PECC) wadda ta kunshi jami'an gwamnati, 'yan kasuwa da mashawarta ciki har da Aliko Dangote.
Kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Youths for Peaceful Coexistence ta yi magana kan rigimar da ke tsakanin Nyesom Wike da Sanata Ireti Kingibe a Abuja.
Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi za ta gudanar da zakiri na shekara a fadar Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero da ke Nassarawa a gobe Juma'a 5 ga watan Yulin 2024.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya mika mutane 16 da aka ceto daga hannun'yan bindiga a jihar Zamfara ga gwamnati.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Uzoma Nwagba shugabancin hukumar CREDICORP mai ba da bashi ga ma'aikatan Najeriya. A jiya Laraba ne aka nada shi.
Kungiyoyin kwadagon NLC da TUC sun bukaci gwamnatin Najeriya da dakatar dakarin kudin lantarki da kamfanoni suka yiwa yan layin Band A a wasu jihohin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari