Bola Tinubu
Yan Arewa da dama sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu bayan samun rahoton sanya hannu a yarjejeniyar Samoa wanda ya sabawa al'adu da addini.
Shugaban hukumar NYSC ya yi nuni da cewa matasa masu yiwa kasa hidima za su amfana da sabon mafi karancin albashi. Ya nuna cewa za a yi musu karin alawus.
Yayin da rahoton yarjejeniyar Samoa ya bayyana, Gwamanti Tarayya ta shirya daukar mataki kan jaridar Daily Trust game da rahotannin bata mata suna da take yaɗawa.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya yi tsokaci kan zaben jinsi Edo da ake shirin gudanarwa a watan Satumba inda ya ce za su lashe zaben jihar.
Kungiyar Muslim Media Practitioners of Nigeria (MMPN) ta bukaci Gwamnatin Tarayya da sauran jihohi su sanya 1 ga watan Muharram a matsayin ranar hutu.
Sanata Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajuddeen Abbas sun shekara su na rikon Majalisa. Mun kawo abubuwan da suka faru a Majalisa cikin shekara a zamanin Bola Tinubu.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi fatali da yarjejeniyar Samoa inda ya ce da Musulmi da Kirista da sauran masu addinai duk sun ce ba za su amince ba.
Wasu suna tsoron auren jinsi zai halatta amma wata lauya mai suna Aysha Hamman ta jero abin da ya sa yarjejeniyar Samoa ba za ta iya hallata auren a Najeriya ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa abin kunya ne a ce kasar nan har yanzu tana samar da 4.5GW ne kawai na wutar lantarki duk girmanta.
Bola Tinubu
Samu kari