Bola Tinubu
Ministan cikin gida kan man fetur, Heineken Lokpobiri, ya hyi watsi da umarnin shugaba Tinubu na maye gurbin Aduda da Agbo-Ella matsayin babban sakataren ma'aikatar.
Gamayyar kungiyoyin Musulmi a Najeriya sun gargadi gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu kan cigaba da girmama mai alfarma Sarkin Musulmi a matsayinsa na jagora babba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yaƙinin cewa daga nan zuwa mako mai zuwa za a kawo karshen ja-in-ja kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kori Ahmed Halilu, dan uwan Aisha Buhari, daga shugabancin kamfanin buga kudi na Najeriya. Ya hada da wasu mutane hudu a kamfanin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ta samun yabo tun bayan da kotun koli ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, inda kungiyar kwararru a APC fa bi sahu.
Shugaba Bola Tinubu ya yi babban alkawari yayin da yake martani kan hukuncin da kotun koli ta yanke na baiwa kananan hukumomi cin gashin kai kan gwamnoni 36.
Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya ce Najeriya na fuskantar tsadar kayayyaki ne sakamakon bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi 'yan kwadago su amince a biya N62,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi. Sai dai ma'aikatan sun dage kan N250,000.
Malaman katolika sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta bukaci kwaskwarima kan yarjejeniyar Samoa ko kuma ta janye amincewarta baki daya. Akwai munakisa a ciki.
Bola Tinubu
Samu kari