Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi sabbin ande-nade masu muhimmanci a gwamnatinsa. An bayyana wadanda suka samu sabbin mukamai a gwamnatin nasa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin tsohon sanatan Kano ta Tsakiya, Bashir Lado da kuma Baffa Dan Agundi daga jihar manyan mukamai a yau Asabar.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi fatali da hukuncin Kotun Koli kan ƴancin kananan hukumomi a Najeriya inda ya ce yunwa ya kamata a kawar a wannan lokaci.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawa, Sanata Sunday Karimi ya gargadi takwaransa, Sanata Ali Ndume kan sukar gwamnatin Bola Tinubu.
Sheikh Adam Muhammad Albanin Gombe ya ce a shirye yake da duk wani maras kunya da zai tunkari malami a kan mimbari kan hana zanga zanga yayin hudubar Jumu'a.
Ana tsaka da cece-kuce kan cewa kusoshin gwamnati ba sa iya ganawa da shugaban kasa, Bola Tinubu, gwamnan jihar Gombe Inuwa Yahaya ya samu ganinsa a ranar Juma'a.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a shirye yake ya kawo karshen matsalar tabarbarewar tattalin arziki.
Jigon jam'iyyar APC a Kano, Dan Bilki Kwamanda ya yi martani kan kura-kuran da gwamnatin Bola Tinubu ke aikatawa a Najeriya inda ya ce zai samu matsala a zabe.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin abin da ya afku a makarantar sakandire yayin da ɗalibai ke cikin rubuta jarabawa a yankin Jos, babban birnin Filato.
Bola Tinubu
Samu kari