Bola Tinubu
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bayyana cewa matasan jihar ko kadan ba za su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin yi ba kan halin kunci a Najeriya.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu, da ya saurari koken 'yan Najeriya kan tsadar rayuwa.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi niyyar a biya ma’aikaci akalla N10, 000 a wata. NLC ta na ganin bukulun gwamnonin Najeriya ya sa aka rage mafi karancin albashi.
Yayin da aka amince da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi, gwamnonin wasu jihohi sun bayyana cewa sun shirya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron kungiyar Tarayyar Afirika (AU) ranar Asabar, 20 ga watan Yulin 2024 wanda za a gudanar a kasar Ghana.
Ali Ndume ya na ganin barayi su ka zagaye shugaban kasa Bola Tinubu duk da kyakkyawar niyyarsa.Saboda haka ya zama wanda aka dakatar a Majalisar dattawa
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya yi ruwan mukamai a makon da ya gabata musamman ranar Asabar, 13 ga watan Yuli, 2024, ya naɗa yayan manya a muƙamai.
Bayan kungiyar kwadago da gwamnatin tarayya sun amince da karin mafi karancin albashi zuwa N70,000, Legit ta bayyana kalubale da ke kan ma'aikata da yan kwadago.
Gwamnatin jiha Yobe ta sanar da kammala shirye shiryen karbar shugaba Bola Ahmed Tinubu domin ziyarar kaddamar da ayyuka ciki har da raba kayan tallafi.
Bola Tinubu
Samu kari