Bola Tinubu
A rahoton nan, za ku ji cewa Babban hafsan tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana yadda za a kawo karshen ta'addanci a Najeriya sannu a hankali
Yayin da rashin tsaro ke kara ƙamari musamman a Arewacin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya tura gargadi mai zafi ga yan ta'adda yayin da rashin tsaro ya yi kamari.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na tafiya hutu a birnin Landan na Burtaniya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da wasu muhimman kudurori hudu ga majalisar wakilai da suka shafi sake fasalin haraji domin amincewa da su cikin gaggawa.
Kungiyar Hijrah ta ƙasa ta bukaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya lalubo tsare-tsaren da za su kawo sauƙi daga matsin tattain arzikin da ake ciki a Najeriya.
A wannan labarin, za ku ji cewa babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maitama ta bayar da sammacin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, kuma ya bayyana gabanta.
A wannan labarin, za ku ji cewa lauyoyin shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu sun mika bukatarsu ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
A wannan labarin, Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar wakilan kasar nan, Ali Ndume ya shawarci shugaban kasa kan yadda za a magance matsalar tsaro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya zaftare harajin VAT kan iskar gas, motoci masu amfani da lantarki da abubuwan hawa na CN domin saukakawa talakan Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari