Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake shillawa zuwa wata kasar bayan ya yi 'yan kwanaki a birnin Landan na kasar Faransa. Tinubu dai ya tafi hutun sati biyu ne.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya yi wa wadanda suka siyar da kuri'unsu a lokacin zaben 2023 shagube kan tsadar rayuwa.
Yayin da al'umma ke kokawa kan karin farashin man fetur a Najeriya, Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya roki alfarma wurin Bola Tinubu kan halin kunci da ake ciki.
Matar Bola Tinubu, Oluremi ta yi kyautar kudi N1bn ga jami'ar OAU yayin wata ziyara da ta kai. Oluremi Bola Tinubu ta bukaci a rika tsaftace muhallin jami'ar.
Jam'iyyar APC reshen jihar Bayelsa ta sanar da dakatar da karamin Ministan mai, Heineken Lokpobiri da tsohon dan takarar gwamna, David Lyon a yau Juma'a.
APC ta ce yan kasa na ganin sauyi mai ma'ana a Najeriya a karkashin mulkin Bola Tinubu saboda haka babu bukatar neman sauyi kamar yadda PDP ta bukata.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara sayar da buhun shinkafa a kan N40,000 a jihar Ogun. Za a cigaba da sayar da buhun shinkafar ne dukkan jihohin Najeriya.
A wannan labarin za ku ji Sarkin Musulmi, Mai Alfarma Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ba yan Najeriya shawara kan abin da ya kamata samu rika yi wa shugabanninsu.
Gwamnatin Bola Tinubu na cigaba da shan suka kan karin kudin fetur da aka yi. An bukaci shugaba BolaTinubu ya rage kudin fetur domin saukakawa talakan Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari