Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya cigaba da biyan tallafin man fetur ba kasancewar bai cikin kasafin kudin wannar shekarar. Idirs Muhammad ne ya magantu
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahuta Rarara ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya na kokarin gaske wajen tallafawa 'yan kasa da magance yunwa.
Hukumar kashe gobara ta nemi 'yan Najeriya da su gaggauta kai rahoton tashin gobara idan aka fara zanga-zangar yunwa a fadin kasar yayin da ta dauki na ta matakan.
'Yan majalisa sun yi ikirarin cewa barnar da aka tafk a NNPCL karkashin jagorancin Kyari ne ya haddasa bala'in da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ciki.
Jigon APC, Blessing Agbomhere ya bayyana wadanda yake zargi da shirin kawo zanga zanga domin kawo cikas ga Bola Tinubu. Ya fadi hanyar da ta dace a bi.
Yayin da ya rage saura awanni 48 a fara zanga zangar yunwa da tsadar rayuwa,matasa sama da miliyan guda a Arewa sun ce ba za su shiga a yi da su ba.
Gwamnatin tarayya ta tattabar da abubuwa masu muhimmanci guda uku biyo bayan barazanar zanga zanga da matasa ke shirin yi a dukkan jihohin Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta bukaci matasa da su dawo daga rakiyar zanga-zanga inda ta ce ta tanadi dukkan tsare-tsare domin kawo karshen matsalolin da ake fama da su.
Gwamnan jihar Kaduna ya bukaci matasa masu shirin zanga zanga su dakata domin tsoron barkewar rikici a lokacin zanga zanga. Nuhu Bamalli ma ya yi kira ga matasan.
Bola Tinubu
Samu kari