Bola Tinubu
Daya daga cikin jagororin zanga zanga a Najeriya Inibehe Effiong ya zargi yan sanda da kama matashi mai suna Okpe Kingsley Adegwu bayan ya fito zanga zanga a Legas.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya roƙi ƴan Najeriya su kauracewa zanga-zangar da aka shirya yi daga gobe Laraba, 1 ga watan Agusta, 2024.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana kaɗuwa bisa yadda ake samun ƙaruwar yunwa a kasar nan, inda ya ce lokaci ya yi da za a dauki mataki.
Kungiyoyin matasa, dalibai da nakasassu a jihar Kwara sun fasa shiga zanga-zanaga da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan daga ranar 1 ga watan Agusta.
Shugaban kungiyar Izala na kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi umurni ga limamai kan fara alkunut a fadin Najeriya. Sheikh Bala Lau ya fadi haka ne a Abuja.
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan kasar nan su marawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu baya, inda ya ce shugaban na da kyawawan manufofi.
Akalla matasa 80,000 ne suka nemi tallafin Naira biliyan 110 awanni 72 bayan bude shafin asusun tallafawa matasa na NYIF. Jamila Bio Ibrahim ta sanar da hakan.
Rahotanni sun nuna cewa ana ci gaba da shirye-shiryen fara gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya. An bayyana jerin wuraren da za a gudanar da ita.
Bola Tinubu
Samu kari