Bola Tinubu
Olusegun Obasanjo ya bukaci yan Najeriya su cigaba da addu'a kan yadda aka lalata arzikin da Allah ya ba su, Obasanjo ya ce ba a halicci yan Najeriya domin wahala ba
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ja kunnen Sanata Ali Ndume kan sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. APC ta ce kamata ya yi ya ba shi shawara a kebe.
Shugaban Majalisar Dattawa, Mista Godswill Akpabio ya ba yan Najeriya shawara da cewa duk inda suka ga abincin kyauta su ci saboda halin kunci da ake ciki.
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Aderemi Oseni, ya bukaci 'yan Najeriya su kara kai zuciya nesa kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nemi taimakon tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan tsadar rayuwa a Najeriya.
Yayin da ake cigaba da korafi kan gwamnatin Bola Tinubu a Najeriya, Sheikh Salihu Abubakar Zaria ya ce ko kadan bai yi nadamar zaben Musulmi da Musulmi ba.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga wadanda ke ce ce ku ce kan tafiye tafiyen Shugaba Bola Tinubu na bayan nan. Bayo Onanuga ya ce Tinubu na da ikon zuwa ko ina.
Kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) da ta likitocin Kudu-maso-Gabas (FOSAD) sun bukaci gwamnatin tarayya ta warware matakin da NNPCL ta dauka na kara kudin fetur.
Shugabannin jam'iyyar APC a gundumar Toru-Ndoro da ke karamar hukumar Ekeremor a jihar Bayelsa sun dakatar da shugaban APC, Mr Eniekenemi Mitin daga mukaminsa.
Bola Tinubu
Samu kari