Bola Tinubu
An fara raba tallafin ambaliyar ruwa na milyoyin kudi a jihar Katsina ga talakawa. Gwamna Dikko Radda ya bayyana yadda za a raba tallafin ga mutanen Katsina.
Ana tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, an bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta sallamar daya daga cikin 'yan majalisar ministocinsa.
Jagororin jam'iyyar APC mai mulki a jihar Legas sun ba 'yan Najeriya shawara kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sun bukaci a kara hakuri.
Tun kafin zama shugaban kasa har zuwa yanzu, akwai wasu sunaye ko inkiya da aka mannawa Bola Ahmed Tinubu saboda burgewa ko kuma sukarsa game da sunan.
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan yadda wasu 'yan Najeriya ke bata sunan kasar nan. Gwamnatin ta ce hakan yana masu zuba hannun jari shigowa Najeriya.
Kasar Birtaniya ta fitar da sanarwa kan neman raba Najeriya da yan a ware na kasar Yarabawa suka yi. Gwamnatin tarayya ce ta nemi Birtaniya ta yi bayani kan lamarin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai wani hari a sakatariyar jam'iyyar APC da ke jihar Bayelsa a Kudancin Najeriya yayin da ake waya ganawa.
A wannan labarin, gwamnatin Kano ta ce za ta sa ke gina cibiyar bunkasa fasahar zamnai ta 'Digital Indusrtial Park' da aka lalata a lokacin zanga zanga a jihar.
Kungiyar yan kasuwar man fetur, IPMAN ta ce za a iya samun saukin farashin litar man fetur a Najeriya bayan ta yi sulhu da kamfanin man Najeriya na NNPCL.
Bola Tinubu
Samu kari