Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga matasa masu jagorantar zanga zangar adawa da tsadar rayuwa kan su tattauna. Nyesom Wike ne ya yi kira ga matasan Najeriya.
Rundunar 'yan sanda ta yi shirin ko ta kwana yayin da masu zanga-zanga suka kashe jami'in dan sanda 1 da kuma lalata ofisoshin rundunar a sassan kasar.
An shiga fargaba a yankin Kubwa da ke babban birnin tarayya Abuja bayan 'yan daba sun karbe zanga-zanga daga hannun yan gari bayan sun rufe hanyoyi.
An tafka ta'asa yayin gudanar da zanga-zanga ta ranar farko a birnin Kano da kewaye inda jama'ar gari da 'yan daba su ka rika satar kayan jama'a.
Matasan Najeriya masu zanga zanga a dandalin Eagle Square sun dakile ministan matasa, Ayodele Olawande daga yin magana yayin da suke zanga zanga a Abuja.
Magoya bayan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar adawa da masu kin manufofin gwamnatin tarayya, inda su ka ce a kara lokaci.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bukaci 'yan Najeriya da su tambayi gwamnoni abin da suka yi da kudaden da ake ba su daga asusun gwamnatin tarayya.
Yayin da aka fara gudanar da zanga-zanga a jihohin kasar nan 36 da babban birnin tarayya Abuja, an shiga fargabar za a iya samun matsalar tsaro a kasa.
Yayin da ake sa ran fara zanga-zangar gama gari a fadin Najeriya daga yau Alhamis 1-10 Agusta, 2024, wani lauya, Ebun Olu Adegboruwa ya nemi a rage kwanakin fita.
Bola Tinubu
Samu kari