Bola Tinubu
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi martani kan rahotannin da ake yadawa masu cewa ta dakatar da zanga-zangar da ake gudanarwa a fadin kasar nan.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar kawo karshen zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Bola Tinubu ya kawo cigaba a asusun kudin waje da wasu bangarori X a shekara. Olusegun Dada, ya jero wasu cigaba da aka samu a tattalin arziki a mulkin APC.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan matsalar da ke gwamnatinsa yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa na ɗaukar matakai masu tsauri ba don komai ba sai don farfaɗo da tattalin arzikin ƙasar nan.
Farfesa Ahmad Bello Dogarawa ya yi kira ga shugabannin da ke mulki a hudubar ranar Juma’a. Hudubar ta tunawa masu mulki cewa dole kowa ya yi adalci.
Gwamnatin tarayya ta musanta cewa ta na da hannu cikin matsalolin sadarwa da ake fuskanta a kasar nan, duk da kalubale da aka fuskanta dab da zanga-zanga
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar karfafi matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya, ya bukaci Bola Tinubu ya sauraresu.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, CUPP ta ce shugaba Bola Tinubu ya yi kuskure wajen hanyoyin da zai bi wajen shawo kan matasa masu zanga zanga.
Bola Tinubu
Samu kari