Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta dauki matakai domin rage wahalhalun da ake fama da su a kasar nan. Ya ce ya ba jihohi N570bn.
Legit Hausa ta lissafo wasu muhimman abubuwa guda 9 da Shugaba Bola Tinubu ya fada a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, yayin jawabi ga masu zanga-zangar yunwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce ba zai zura idanu ya kyale wasu tsirarun 'yan siyasa su tarwatsa Najeriya ba ta hanyar rura wutar zanga-zangar da ake yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya gayawa 'yan Najeriya dalilinsa na cire tallafin man fetur a jawabin da ya yi kan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Kungiyar Edolites For Peace and Progress ta yi zargin cewa APC na kokarin kwace zanga-zangar yunwa da ake yi domin cimma manufar siyasa a jihar Edo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci nuna bambancin kabilanci ba a kasar nan. Ya ja kunnen masu yin hakan.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana damuwa kan yadda aka samu rasa rayuka da dukiyoyi yayin zanga-zanga inda ya roki matasa su janye hawa titunan kasar.
Bola Tinubu ya yi fatali da maganar dawo da tallafin mai duk da korafi da ake ta yi kan haka a ƙasar inda ya ce matakin ya jefa al'umma a kunci amma ya zama dole.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da ke zanga-zangar adawa da gwamnatinsa su zo a hau kan teburin sulhu domin a samo mafita.
Bola Tinubu
Samu kari